Da dai Shi’ah Rafidha mahankalta ne toh da sun fahimci cewa abin da ke lazimtar su shi ne dayan abu biyu: Na farko: Ko dai su fito fili su kafirce wa Alkur’anin da ke hannayensu yanzu; saboda shi Alkur’ani ne da Banu Umayyah mutanen da suke kafurai, maha’inta, la’anannu suka tattara shi, suka rubuta shi, suka ruwaito wa Duniya shi! Abu na biyu shi ne: Su tuba zuwa ga Allah su barranta daga wannan bakar bidi’ah tasu, su dawo su karbi ingantattun hadithan da Ahlus Sunnah suka ruwaito wa Duniya; Ahlus Sunnan nan da suke dauka a matsayin kafurai la’anannun karnukan farautar Banu Umayyah.
Amma ba zai yiwu ba a hankalce dai su yarda da musuluncin Banu Umayyah da imaninsu da amanarsu game da Alkur’anin da suka tattara musu, amma kuma su ki yarda da musuluncinsu da imaninsu da amanarsu game da maganganun Annabi da suka tattara musu.
Your article helped me a lot, is there any more related content? Thanks!
Your article helped me a lot, is there any more related content? Thanks!
Thanks for sharing. I read many of your blog posts, cool, your blog is very good.
Thank you for your sharing. I am worried that I lack creative ideas. It is your article that makes me full of hope. Thank you. But, I have a question, can you help me? https://www.binance.info/pt-PT/register?ref=DB40ITMB
Your point of view caught my eye and was very interesting. Thanks. I have a question for you.
Can you be more specific about the content of your article? After reading it, I still have some doubts. Hope you can help me. https://accounts.binance.info/ph/register?ref=WTOZ531Y